Garkuwa da daliban Afaka

Infotaula d'esdevenimentGarkuwa da daliban Afaka
Map
 10°34′54″N 7°22′11″E / 10.5816°N 7.3697°E / 10.5816; 7.3697
Iri aukuwa
Garkuwa da Mutane
Kwanan watan 11 ga Maris, 2021
Wuri Afaka, Kaduna
Ƙasa Najeriya
Nufi makaranta
tasiran wajan kadunah

Satar Kaduna ta faru ne a ranar 11 ga watan Maris na shekara ta 2021, lokacin da aka sace a kalla dalibai guda 30 a jihar Kaduna, Najeriya, yayin wani hari da wasu ‘yan bindiga dauke da makamai suka kai kan Kwalejin Koyon Gandun Daji ta Tarayya.[1][2][3] Wannan shi ne karo na uku da ake satar mutane a Najeriya daga wata makarantar ilimi a shekara ta 2021, kuma na hudu kenan tun daga watan Disambar shekara ta 2020, wanda ke zuwa makonni biyu bayan sace Zamfara wanda ya haifar da sace dalibai mata guda 279. [4]

  1. "Gunmen abduct 30 students from school in northwest Nigeria". AP News. AP News. Retrieved 12 March 2021.
  2. "Dozens of students abducted from forestry college in northwest Nigeria". Reuters. Reuters. Retrieved 12 March 2021.
  3. "Armed men abduct students in new northwest Nigeria kidnappings". CNN. CNN. Retrieved 12 March 2021.
  4. "Nigeria Gunmen Abduct Students in Latest Mass Kidnapping". The Wall Street Journal. The Wall Street Journal. Retrieved 12 March 2021.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Tubidy